
The episode discusses the Niger government's order to close mosques after the completion of prayers for security reasons.
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta bayar da umarnin garƙame masallatai, da zarar an kammala sallolin farilla, tare da tabbatar da cewa an hana jama’a kwana a wuraren ibada ciki har da makarantun Islamiyya. Tuni ministan cikin gida ya sanar da gwamnoni, shugabannin ƙananan hukumomi da sarakunan gargajiya matakin a hukumance, saboda dalilai na tsaro. Latsa alamar sauti don sauraren shirin...
Organizations: Gwamnatin Jamhuriyar Nijar, makarantun Islamiyya
Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare podcast page.