Yadda mata a arewacin Najeriya ke yaƙi da jahilci don tallafawa ilimin ƴaƴansu

Yadda mata a arewacin Najeriya ke yaƙi da jahilci don tallafawa ilimin ƴaƴansu

April 14, 2026 · 10 min

About this episode

The episode discusses how women in northern Nigeria are combating illiteracy to support their children's education.

A arewacin Najeriya, shigar mata makarantun yaki da jahilci ya fara ne a matsayin wani yunkuri na inganta rayuwar iyali da kuma tarbiyyar yara, inda mata da dama sun fahimci cewa rashin ilimi na hana su taimaka wa yaransu wajen karatunsu na zamani da kuma kulawa da lafiyarsu. Ku danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruna.

More episodes of Ilimi Hasken Rayuwa

Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Ilimi Hasken Rayuwa podcast page.