
This episode discusses how women in Northern Nigeria are fighting against ignorance to support their children's education.
Shirin Ilimi Haske Rayuwa na wannan makon ci gaba ne kan yadda wasu daga cikin iyaye mata ke fafutukar neman ilimi a Kano, duba da yadda a wasu makarantu ake tambayar matakin karatunsu kafin ɗaukar yaran su a matsayin ɗalibai. Mafi yawan iyaye lamarin baya musu daɗi, wasu na zargin ƙin ɗaukar yaran, sai dai hanzarin shine sanin irin kulawar da ya kamata makarantun su baiwa yaran ne yasa suke tambayar. Ku latsa alamar sauti domin jin cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruna..............
Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Ilimi Hasken Rayuwa podcast page.