
Yadda mata a arewacin Najeriya ke yaƙi da jahilci don tallafawa ilimin ƴaƴansu - kashi na 2
From Ilimi Hasken Rayuwa by RFI Hausa
April 22, 2026 · 10 min
About this episode
This episode discusses how women in northern Nigeria are fighting against ignorance to support their children's education.
Shirin Ilimi Haske Rayuwa na wannan makon ci gaba ne kan yadda wasu daga cikin iyaye mata ke fafutukar neman ilimi a Kano, duba da yadda a wasu makarantu ake tambayar matakin karatunsu kafin ɗaukar yaran su a matsayin ɗalibai. Mafi yawan iyaye lamarin baya musu daɗi, wasu na zargin ƙin ɗaukar yaran, sai dai hanzarin shine sanin irin kulawar da ya kamata makarantun su baiwa yaran ne yasa suke tambayar. Ku latsa alamar sauti domin jin cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruna..............
Topics covered
- education
- women empowerment
- literacy
- parenting
- community activism
Keywords
- ilimi
- Kano
- iyaye mata
- jahilci
- makarantu
More episodes of Ilimi Hasken Rayuwa
- Yadda talauci ke hana ɗalibai cikar burinsu · June 9, 2026 · 10 min
- Shirin kawar da matsalar yaran da ba sa zuwa makaranta na samun nasara a Jigawa · June 2, 2026 · 10 min
- Ɗimbin matasa na haƙura da karatun boko saboda rashin tabbas kan samun aiki · May 19, 2026 · 10 min
- An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya · May 12, 2026 · 10 min
- Tasirin fasahar zamani wajen bunƙasuwar aikin jarida · May 5, 2026 · 10 min
- Yadda makarantun tsangaya suka fara gauraya karatun addini da na Boko don tafiya da zamani · April 28, 2026 · 10 min
Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Ilimi Hasken Rayuwa podcast page.