
Matakan da CAF ke dauka don warware dambarwar da ke tsakanin Morocco da Senegal
From Wasanni by RFI Hausa
April 13, 2026 · 10 min
About this episode
The episode discusses the conflict regarding CAF's decision to award Senegal the Africa Cup title after initially granting it to Morocco.
Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Khamis Saley ya yi duba akan dambarwar da da ta taso dangane hukuncin karɓe nasarar Senegal ta lashe kofin Afrika na baya bayan da hukumar CAF tayi tare da maida nasarar ga ƙasar Morocco Danna alamar sauti don sauraron cikakken shirin........
Topics covered
- sports
- football
- CAF
- Morocco
- Senegal
Keywords
- CAF
- Africa Cup
- Senegal
- Morocco
- dispute
- Khamis Saley
Mentioned in this episode
Places: Matakan da, Morocco, Senegal
More episodes of Wasanni
- Shiri na musamman kan shirye-shiryen fara gasar lashe kofin duniya · June 8, 2026 · 10 min
- PSG ta lashe Gasar zakarun ta Turai a karo na biyu · June 1, 2026 · 10 min
- Sharhi kan nasarar lashe gasar Premier League da Arsenal ta yi a bana · May 25, 2026 · 10 min
- Yadda aka lashe mafi akasarin gasannin lik-lik na nahiyar Turai · May 18, 2026 · 10 min
- Yadda aka gudanar da gasar Super 4 ta a Najeriya · May 11, 2026 · 10 min
- Matsalolin da suka dabaibaye ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Jigawa Golden Stars · May 4, 2026 · 10 min
Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Wasanni podcast page.