Yadda satar jarabawa ke taka rawa wajen kassara ingancin ilimi a Najeriya

Yadda satar jarabawa ke taka rawa wajen kassara ingancin ilimi a Najeriya

From Ilimi Hasken Rayuwa by RFI Hausa

February 17, 2026 · 10 min

About this episode

This episode discusses the impact of examination malpractice on the quality of education in Nigeria.

Shirin Ilimi hasken Rayuwa tare da Shamsiyya Haruna a wannan mako ya mayar da hankali kan yadda satar jarabawa ke ƙoƙarin zama ruwan dare a makarantun sassan Najeriya, matsalar da ke ci gaba da illa ga ingancin ilimi a dukkan makarantu na ƙasar. Akwai zarge-zargen da ke nuna cewa wasu daga cikin jami'an hukumomin da ke kula da shirya jarabawa a matakai daban-daban na taimakawa wannan mummunar ɗabi'a ta satar jarabawa ta hanyar fallasa amsoshin tambayoyin da ake shirin fitarwa ga ɗalibai. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.

Topics covered

  • education
  • academic integrity
  • examination malpractice
  • Nigeria
  • quality of education

Keywords

  • satar jarabawa
  • ingancin ilimi
  • makarantun Najeriya
  • jami'an hukumomi
  • amsoshin tambayoyin

Mentioned in this episode

Places: taimakawa

More episodes of Ilimi Hasken Rayuwa

Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Ilimi Hasken Rayuwa podcast page.