Yadda satar jarabawa ke taka rawa wajen kassara ingancin ilimi a Najeriya

Yadda satar jarabawa ke taka rawa wajen kassara ingancin ilimi a Najeriya

February 17, 2026 · 10 min

About this episode

This episode discusses the impact of examination malpractice on the quality of education in Nigeria.

Shirin Ilimi hasken Rayuwa tare da Shamsiyya Haruna a wannan mako ya mayar da hankali kan yadda satar jarabawa ke ƙoƙarin zama ruwan dare a makarantun sassan Najeriya, matsalar da ke ci gaba da illa ga ingancin ilimi a dukkan makarantu na ƙasar. Akwai zarge-zargen da ke nuna cewa wasu daga cikin jami'an hukumomin da ke kula da shirya jarabawa a matakai daban-daban na taimakawa wannan mummunar ɗabi'a ta satar jarabawa ta hanyar fallasa amsoshin tambayoyin da ake shirin fitarwa ga ɗalibai. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.

Topics covered

Keywords

Mentioned in this episode

Places: taimakawa

More episodes of Ilimi Hasken Rayuwa

Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Ilimi Hasken Rayuwa podcast page.