Ƙungiyar IS ta dau alhakin harin da aka kai filin tashin da saukar jirage na Diori Hamani a Nijar

Ƙungiyar IS ta dau alhakin harin da aka kai filin tashin da saukar jirage na Diori Hamani a Nijar

From Mu Zagaya Duniya by RFI Hausa

January 31, 2026 · 21 min

About this episode

The episode discusses an attack by IS militants on the Diori Hamani airport in Niger and the subsequent military response.

A daren Laraba zuwa wayewar ranar Alhamis, filin jirgin saman Diori Hamani na Yamai da ke jamhuriyar Nijar ya fuskanci wani hari na ɗan lokaci daga wasu mayaka na ƙungiyar IS. Gwamnatin sojin Nijar, tare da taimakon sojojin Rasha,ta murkushe maharan. A yanzu haka,jiragen sama sun ci gaba da zirga-zirga, a cewar hukumar da ke kula da harkokin sufurin jiragen sama na ƙasar.

Topics covered

  • news
  • politics
  • terrorism
  • military
  • aviation

Keywords

  • IS group
  • Diori Hamani airport
  • Niger
  • military response
  • Russian soldiers
  • air traffic
  • attack
  • militants

More episodes of Mu Zagaya Duniya

Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Mu Zagaya Duniya podcast page.