Yadda manoman Jamhuriyar Nijar ke fama da ɓarnar makiyaya a ƙarshen damina

Yadda manoman Jamhuriyar Nijar ke fama da ɓarnar makiyaya a ƙarshen damina

From Muhallinka Rayuwarka by RFI Hausa

November 29, 2025 · 20 min

About this episode

This episode discusses the conflicts between farmers and herders in Niger at the end of the rainy season.

Shirin muhallinka rayuwarka na wannan karon zai mayar da hankali ne kan irin fama da ake sha a karshen damina tsakanin manoman da suke tattarar Kayan gona da makiyayan dake dawowa daga kiwo zuwa wuraren da ake aikin noman a wasu sasaan Jamhuriyar Nijar. A duk karshen damana makiyayan da suka tafi mashekari wurin kiwon dabbobinsu inda ke da isassar ciyawa nesa da gonaki na sabkowa wuraren da ake aikin noma don ganawa da jama'a, sannan da samun sauran tarikicen da manoman suka bari a gonakansu. Sai dai a irin lokacin na komawar makiyayan ana samun rikicin dake faruwa ' tsakaninsu da manoman da ba su ida tattare Kayan da suka noma ba, kuma da yanda wasu makiyayan ke saurin komowa a lokacin da manoman ke tsaka da aiki, duk da an tanadi dokar da ta tsaida komi a kasar ta Nijar.

Topics covered

  • agriculture
  • conflict
  • livestock
  • Niger
  • seasonal challenges

Keywords

  • farmers
  • herders
  • Niger
  • rainy season
  • crops
  • livestock
  • conflict
  • laws
  • harvest

More episodes of Muhallinka Rayuwarka

Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Muhallinka Rayuwarka podcast page.