
Wani bincike ya gano yadda kashi 13 na al'ummar Ghana ke rayuwa cutar ƙoda
From Lafiya Jari ce by RFI Hausa
May 4, 2026 · 10 min
About this episode
This episode discusses a study revealing that approximately 13.3% of the population in Ghana lives with kidney disease, often without awareness.
A wannan makon shirin na Lafiya Jari Ce tare da Azima Bashir Aminu ya yi nazari kan wani bincike can a Ghana da ke ƙiyasta cewa kusan kashi 13.3 na yawan jama’ar ƙasar na rayuwa da cutukan ƙoda, galibi ba tare da masaniyar suna ɗauke da ita ba, lura da yadda cutar bata nuna alamu a farko har sai ta kai ga ta’azzara. Wannan na nuna yadda cutar ta ƙoda ke matsayin babban ƙalubale a Ghana. Binciken ma’aikatar lafiyar Ghana ya nuna cewa matasa ne kan gaba wajen kamuwa da cutar ta ƙoda lamarin da ƙwararru a fannin cimaka ke cewa hakan na da nasaba da rashin daidaita cimaka da kuma yanayin rayuwar da jama’ar ƙasar suka runguma a yanzu wanda kai tsaye ke ƙara yawan masu kamuwa da cutar ta ƙoda. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.
People in this episode
Host: Azima Bashir Aminu
Topics covered
- health
- kidney disease
- public health
- youth health
- Ghana
Keywords
- kidney disease
- Ghana
- public health
- youth
- health awareness
Mentioned in this episode
Organizations: ma’aikatar lafiyar Ghana
Places: Ghana
More episodes of Lafiya Jari ce
- Illolin da ke tattare da sauya launin fata da wasu mata ke yi · June 8, 2026 · 10 min
- Illolin magungunan matsi ga lafiyar mata · June 1, 2026 · 10 min
- Abubuwan da ke haddasa cutuka ga al'aura ko matantaka ga mata · May 25, 2026 · 10 min
- Abubuwan da ya kamata a sani kan sabuwar cutar Hantavirus da ta ɓulla · May 18, 2026 · 10 min
- Yadda ake gudanar da yaƙi da cutar polio tsakanin Nijar da maƙwaftanta · May 11, 2026 · 10 min
- Yadda tsananin zafin bana ke barazana ga lafiyar jama’a a Arewa · April 27, 2026 · 10 min
Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Lafiya Jari ce podcast page.