Ra'ayoyin masu saurare kan matakin CAF na kwace nasarar AFCON daga Senegal

Ra'ayoyin masu saurare kan matakin CAF na kwace nasarar AFCON daga Senegal

From Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare by RFI Hausa

March 19, 2026 · 10 min

About this episode

The episode discusses the CAF's decision to strip Senegal of the AFCON title and the implications of this move amidst allegations of bribery.

Hukumar kwallon ƙafar Afrika ta sanar da ƙwace Kambun da Senegal ta lashe a gasar neman kofin nahiyar da aka kammala cikin watan Janairun da gabata tare da miƙa shi ga ƙasar Moroko. Wannan dai mataki ne da ya yi matuƙar girgizar masu shawar harkar ƙwallon ƙafa a sassan duniya, inda tuni Senegal a buƙaci a gudanar da bincike bisa zargin cewa akwai yiyuwar an bayar da rashawa ne don ƙwace wannan galaba. Ku danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Kabiru Yusuf.

Topics covered

  • sports
  • politics
  • corruption
  • investigation
  • African football

Keywords

  • CAF
  • AFCON
  • Senegal
  • Morocco
  • bribery allegations

Mentioned in this episode

Places: Senegal, inda tuni

More episodes of Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare podcast page.