
Ra'ayoyin masu saurare kan matakin CAF na kwace nasarar AFCON daga Senegal
From Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare by RFI Hausa
March 19, 2026 · 10 min
About this episode
The episode discusses the CAF's decision to strip Senegal of the AFCON title and the implications of this move amidst allegations of bribery.
Hukumar kwallon ƙafar Afrika ta sanar da ƙwace Kambun da Senegal ta lashe a gasar neman kofin nahiyar da aka kammala cikin watan Janairun da gabata tare da miƙa shi ga ƙasar Moroko. Wannan dai mataki ne da ya yi matuƙar girgizar masu shawar harkar ƙwallon ƙafa a sassan duniya, inda tuni Senegal a buƙaci a gudanar da bincike bisa zargin cewa akwai yiyuwar an bayar da rashawa ne don ƙwace wannan galaba. Ku danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Kabiru Yusuf.
Topics covered
- sports
- politics
- corruption
- investigation
- African football
Keywords
- CAF
- AFCON
- Senegal
- Morocco
- bribery allegations
Mentioned in this episode
Places: Senegal, inda tuni
More episodes of Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
- Ra'ayoyin masu sauraro kan ganawar shugabannin Nijar da Benin · June 3, 2026 · 9 min
- Saƙon gaisuwar sallah daga masu bibiyar shafin RFI · May 27, 2026 · 11 min
- Ra'ayoyin masu sauraro kan batutuwa mabanbanta · May 21, 2026 · 10 min
- Ra'ayoyin masu sauraro kan yarjejeniyar Nijar da kamfanin ƙasar China · May 20, 2026 · 10 min
- Ra'ayoyin masu sauraro kan giɓin kuɗaɗe da WHO ke fuskanta · May 19, 2026 · 10 min
- Ra'ayoyin masu sauraro kan ƙara yawan jihohi a Nijar · May 14, 2026 · 10 min
Explore listener stats, chart rankings, contacts and more on the Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare podcast page.